Kananan Labarai

Kananan Labarai

An kama ’yan Boko Haram da suka sace ’yan matan Chibok

A makon nan ne Hukumar ’Yan sandan Jihar Borno ta gabatar da wadansu ’yan kungiyar Boko Haram 22 ga manema labarai a Maiduguri, wadanda a

Mutuwar dalibi a makaranta ta haddasa zanga-zanga

Mazauna garin Gauraka da ke karamar Hukumar Tafa a Jihar Neja sun hadu da tashin hankali  sakamakon zanga-zangar daliban wata makarantar sakandar

An samu jinkirin fara ciyar da dalibai abinci a Adamawa

Shirin Gwamnatin Tarayya na ciyar da daliban makarantun firamare abinci, domin kwadaita masu muhimmancin karatu, har yanzu hukumomin Jihar Adamawa ba

Jingir ya soki kirkiro ’yan sandan jihohi

Shugaban Majalisar Malamai ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya yi garga

‘Shan miyagun kwayoyi ke haddasa ayyukan ta’addanci a Najeriya’

Shugaban kungiyar Tabbatar da Adalci da Tsaro da Sulhu a Tsakanin Al’ummomin da suke rikici (JSDC) da ke Jos Jihar Filato, Alhaji Lawal Baba Otu