Kananan Labarai

Kananan Labarai

Na jagoranci ceto Garkida ne don saka wa Janar Tarfa – Janar Ezugwu

Kwamandan Makarantar Horar da Kuratan Sojoji da ke Zariya, Manjo Janar bictor Ezugwu ya ce lokacin da ’yan Boko Haram suka kai hari mahaifar tso

Asibitin Nisa ya kai dauki ga ’yan gudun hijirar garin Wasa

Asibitin Nisa da ke Abuja ya kai daukin ga ’yan gudun hijirar da ke kauyen Wasa a birnin tarayya Abuja, inda likitocin asibitin suka duba marasa

’Yar tsohon Gwamna Hashidu ta zama Kwamishina a Jihar Gombe

An nada Hajiya A’ishatu Abubakar Habu Hashidu ’yar tsohon Gwamnan farar hula na farko a Jihar Gombe Alhaji Abubakar Hashidu a matsayin Kwa

Ya kamata shugabannin Kiristoci su rika tauna magana kafin su furta – Sarkin Musulmi

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bukaci shugabannin Kiristocin kasar nan su rika tsayawa suna tunani kafin su furta

Gwamnati ta kawo karshen matsalolin almajirai – Sabo Keana

Shugaban kungiyar Kare Hakkin Almajirai ta kasa, Alhaji Mohammed Sabo Keana ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta dauki matakan da suka dace domin ganin ta y