Kananan Labarai

Kananan Labarai

Jaruma Hauwa Maina ta rasu

Allah Ya yi wa fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, Hauwa Maina rasuwa a daren ranar Larabar da ta gabata. Jarumar ta rasu ne a Asibitin Koyarwa na Am

Hukumar ilimin bai daya ta kaddamar da shirin kididdige makarantu

Hukumar Ilimin Bai daya ta kasa wacce a takaice ake kira (UBEC) ta kaddamar da shirin kididdige makarantun firamere na gwamnati da na masu zaman kansu

Sufeto-Janar ya sake tura ’yan sanda 200 a kan iyakokin Kaduna da Zamfara

Sufeto-Janar na ’yan sandan Najeriya (IGP) Ibrahim Idris ya ba da umarnin qara tura jami’an ‘yan sanda 200 a jihohin Kaduna da Zamfa

Jinkirin amincewa da kasafin kudi zagon kasa ne ga Buhari – Tanko Abari

Tsohon dan majalisar wakilai daga yankin birnin tarayya Abuja a zamanin Jamhuriya ta biyu, Alhaji Musa Tanko Abari, ya soki matakin cigaba da jinkirin

Babu wanda zai yi limanci a Izala sai ya koyi yadda ake yi – Sheikh Jingir

Shugaban Majalisar Malamai na kungiyar Jama’atu Izalatul Bid’ah Wa’ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bay