Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan sandan Kebbi sun kama ’yan ta’adda 11 a iyakar Zamfara

Rundunar ’Yan sandan Jihar Kebbi ta kama mutum 11 a Qaramar Hukumar Danko-Wasagu da ke kan iyakar jihar da Jihar Zamfara da ake zargi da aikata

Ta yi karar mijinta kan kin amincewa da cikin da take dauke da shi

Wata matar aure mai suna Lauzannatu Aliyu mai kimanin shekara 25 da ke kauyen Dilake a karamar Hukumar Kiyawa ta gurfanar da mijinta mai suna Muhammed

Rikicin bayan zaben 2011: Musulmin Kudancin Kaduna sun bukaci gwamnati ta biya su ragowar diyyar Naira biliyan hudu

Shugaban kungiyar Al’ummar Musulmin Kudancin Jihar Kaduna Alhaji Adamu Muhammed Kagarko ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya ta biya mutanen da rikic

Majalisa ta bukaci Buhari ya gaggauta bayyana gabanta

Majalisar Wakilai ta Tarayya ta nemi Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya gaggauta bayyana a gabanta, domin yin bayani dangane da tabarbarewar tsaro wan

Mun karya karfin Iran a Afirka – Bin Salman

Ana ci gaba da samun cece-kuce kan jawabin da yarima mai jiran gadon mulkin Saudiyya Muhammad Bin Salman ya yi kan cewa kasarsa ta yi nasarar karya ta