Kananan Labarai

Kananan Labarai

Zazzabin Lassa ya hallaka mutum daya, 81sun kamu da shi a Adamawa

Mutum daya ya rasa ransa sakamakon kamuwa da cutar zazzabin bera (Lassa) sannan 81 na jinya a Cibiyar Kiwon Lafiya ta Tarayya (FMC) da ke Yola fadar J

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda biyu a Birnin Gwari

A ranar Alhamis din makon jiya ne da yamma wadansu ’yan bindiga da ake zargin ’yan fashi ko masu garkuwa da mutane ne suka hallaka wadansu

Kotu ta daure dan kasuwa shekara 5 kan almundahanar Naira miliyan 5

Babbar Kotun Jihar Kano Mai lamba 5, ta yanke wa wani dan kasuwa hukuncin zaman gidan yari na tsawon shekara biyar ba tare da zabin biyan tara ba, sak

Miji ya kwada likita da kasa kan yi wa matarsa tiyata ba izininsa

Wani matashi mai suna Abdulkadir Abubakar Iya da ke garin Zangon Kataf a Jihar Kaduna ya kada wani likita har kasa bayan ya shaida masa cewa matarsa t

Sojoji sun kama masu kitsa kashe-kashe a Jihar Taraba

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta da suke gudanar da shirin tabbatar da zaman lafiya mai taken Edercise Ayem Akpatuma, a ranar Juma’ar da