Kananan Labarai

Kananan Labarai

Masu garkuwa da mutane sun kashe dan sanda, sun sace dan kasar Jamus a Kano

Aminiya ta gano cewa ’yan bindiga wadanda ake zargin masu garkuwa da mutane ne a ranar Litinin sun kashe wani dan sanda kuma suka sace dan kasar

Mutum miliyan 148 ke amfani da wayar hannu a Najeriya- Hukumar NCC

Hukumar Kula da Harkokin Sadarwar Najeriya NCC ta ce masu amfani da wayar hannu a Najeriya yanzu sun kai kimanin miliyan 148 a watan Fabrailu. Wannan

Kula da tashoshi da bututun mai ya lakume Naira biliyan 167 a watanni 13

Wasu takardun gwamnati sun nuna cewa kamfanonin mai na NNPC ya kashe kimanin Naira biliyan 167 don kula da bututun mai da tashoshin mai wato depot a c

Akwai bukatar PDP ta tuba ga Allah –Bafarawa

Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Bafarawa ya ce neman afuwar ‘yan Najeriya da Jam’iyyar PDP ta yi bai wadatar ba, har sai su

Ba zan sake tsayawa takara ba – Shugaban Majalisar Amurka

A wata sanarwar ba zata, Shugaban Majalisar Dokokin Amurka, Paul Ryan ya bayyana cewa ba zai sake tsayawa takara ba, yana mai cewa yanzu lokaci ya yi