Kananan Labarai

Kananan Labarai

Uwa ta kama mijinta yana lalata da ’yarsu a Gombe

An gurfanar da wani magidanci mai suna Muhammad Nurudden da ke zaune a Unguwar Barunde da ke garin Gombe fadar Jihar Gombe a gaban Kotun Manyan Laifuf

Kotu ta hana EFCC binciken wanda ya karbi Naira miliyan 25 don yin addu’a

Wata Babbar Kotun Jihar Kano ta hana a binciki wani mutum da Hukumar EFCC ke zarginsa da almundahanar Naira miliyan 25, inda kotun ta ce wannan umurni

An bude hanyar Maiduguri zuwa Bama zuwa Banki

Hukumomin tsaro da Gwamnatin Jihar Borno sun gudanar da bikin bude hanyar da ta tashi daga Maiduguri zuwa Bama zuwa garin Banki mai tsawon kilomita 15

Mahara sun kashe mutum 12 a Jihar Zamfara

Wadansu ’yan bindiga da ake zargin mahara ne, sun mamaye kauyen Bawar Daji da ke karamar Hukumar Anka a Jihar Zamfara inda suka kashe mutum 12 a

Matasa sun kona coci saboda mutuwar matashi a Kaduna

A kwanakin baya ne wadansu matasa suka kona wani coci saboda rasuwar wani matashi a Unguwar Bayan Dutse da ke  Narayi a Kaduna Jihar Kaduna. Mata