Kananan Labarai

Kananan Labarai

Makarantar Al-Hidaya ta Mararaba ta yaye dalibai

Makarantar Islamiyya ta Al-Hidaya da ke garin Mararaba a Jihar Nassarawa ta yaye dalibanta da suka yi karatu a bangaren Islamiyya, bayan da suka kamma

Sakon da ke dauke da ruwan guba ya kona direba da fasinjoji 5

Direban wata mota da wadansu fasinjoji biyar sun kone da ruwan  guba da ake amfani da shi wajen yin katifa inda ya yi sanadin mutuwar wani dan ka

Gwamnatoci sun kashe kashi biyu na kasafin kudin noma

  Wani bincike da Aminiya ta gudanar ya nuna cewa Gwamnatin Tarayya da ta jihohi sun ware kasa da kashi biyu na daukacin Naira tiriliyan 44 na ha

JAMB ta dakatar da sakamako dubu 111 da 981

Hukumar shirya jarabawar share fagen shiga jami’a ta JAMB ta fitar da sanarwa inda ta ce tana shakkar sakamakon jarabawar dubu 111 da digo 981 n

Buhari ya baiwa ma’aikatun gwamnati mako biyu su mika kasafin kudinsu

Shugaba Muhammadu Buhari ya ummarci ma’aikatun gwamnati su mika cikakken kasafin kudinsu na shekarar 2018 ga kwamitocin da suka dace na majalisa