Kananan Labarai

Kananan Labarai

An dawo da ‘yan matan da aka sace a makarantar Dapchi

Rahotanni na nuna cewa an dawo da ‘yan matan da aka sace a makarantar ‘yan mata da ke Dapchi a Jihar Yobe. Rahotanni na nuna cewa ‘y

An sace Dala biliyan uku a kwagilar NNPC da NPDC a zamanin Jonathan- Osibanjo

Mataimakin Shugaban kasa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa kimanin Dala biliyan uku sun yi batan-dabo a kwangilar da kamfanin Mai na NNPC ya gudanar da ka

Shari’ar Maryam Sanda ta samu cikas sakamakon rashin shaida

’Yan sanda sun kasa gabatar da shaida a shari’ar da ake yi wa Maryam Sanda biyo bayan shawara da shaida na farko ya yanke na ficewa daga d

Kwanan nan za mu tantance malaman sakandiren Kaduna- Gwamna El-Rufa’i

Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana cewa kwanannan za su gudanar da jarabawar kwarewa ga malaman makarantun sakandiren jihar.  

Kwanannan sojoji za su ceto ’yan matan Dapchi-Minista

  Dalibai ’yan mata 110 na Dapchi da ’yan boko haram suka sace kwanannan za su samu ’yanci yayin da sojoji suke daf da kwato su