Kananan Labarai

Kananan Labarai

Shekau ya bar dajin Sambisa

Shugaban wani bangare na Boko Haram, Abubakar Shekau ya bar dajin Sambisa kafin sojoji su kai hari inda suka samu nasarar mamaye yankin da yake zaune.

Sojoji sun tseratar da mata da yara 30,000- Ministan Tsaro

Ministan Tsaron Najeriya, Mansur Dan-Ali ya ce sojoji sun tseratar da akalla mata da kananan yara guda 30,000 daga hannun ‘yan Boko Haram. Minis

Jigo a cikin ‘yan shi’a ya rasu

Rahotanni na nuna cewa shugaban ‘yan shi’a na Jihar Sakkwato, Malam Kasim Umar ya rasu bayan ya yi fama da jinya. Malam Kasim ya rasu kima

Majalisa ta dora alhakin karancin mai kan NNPC da ’yan kasuwa

Kwamitin Majalisar Dattawa kan albarkatun man fetur ta zargi kamfanin NNPC da ’yan kasuwa da rashin samar da isasshen mai a kasar.

Daruruwan mutane sun tsere daga hannun Boko Haram a Borno

Rundunar sojan Najeriya ta ce manoma 700 da daruruwan masu kamun kifi da iyalansu wadanda ke yi wa ’yan boko haram aikin noma sun tsere daga sas