Kananan Labarai

Kananan Labarai

Wasu ’yan ta’adda sun shiga hannu a Jihar Katsina

Rundunar ’Yan sanda a Jihar Katsina ta gabatar wa manema labarai wani da ake zargi da yin fashi da makami tare da satar shanu mai suna Ibrahim U

korafi 367 kadai muka samu a bana – Hukumar PCC

Hukumar amsar korafi da koke-koken jama’a (PCC) a Jihar Jigawa ta ce a cikin shekarar da ta gabata, ta amshi korafe-korafe daga al’umma ha

El-Rufai ya rattaba hannu a kasafin kudin 2018

Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya rattaba hannu a kasafin kudin badi na kimanin Naira biliyan 216. Daga cikin wannan kasafin kudin,

Rashin kudi ya dakatar da binciken tsoffin gwamnoni-Hukumar ICPC

Mukaddashin Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Laifukan da Suka Danganci Almundahana ta ICPC, Abdullahi Bako jiya ya ce rashin kudi ne ya dakatar d

Kotun daukaka kara ta mayar da Saraki kotun da’ar ma’aikata

Kotun daukaka kara da ke Abuja jiya ta bayar da ummarni ga Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki ya sake gurfana a gaban kotun da’ar ma&rsqu