Kananan Labarai

Kananan Labarai

Muna ci gaba da bincike kan kisan Bilyamin Bello-’Yan sanda

Rundunar ’yan sanda ta Abuja ta ce tana ci gaba da binciken zargin kisan Bilyamin Mohammed Bello,dan tsohon shugaban jam’iyyar PDP, Bello

Hukumar DSS ta hana jami’an EFCC kama tsohon daraktanta

Hukumar Tsaro ta DSS ta hana jami’an hukumar yaki da cin hanci da ta’annutin kudi ta EFCC kama tsohon shugaban hukumar, Darakta Janar Ekpe

Kwamishinan ilimi na Kaduna ya rasu

Kwamishinan ilimi na jihar Kaduna, Farfesa Andrew Jonathan Nok ya rasu. Rahotan da Aminiya ta samu ya nuna cewa kwamishinan ya rasu bayan gajeruwar ra

Wakilin AIT da iyalansa sun mutu a hadarin mota

Wakilin gidan talabijin na AIT, Mista Abdullahi Ibrahim da matarsa da ’ya’yansa uku sun mutu a sakamakon mummunan hadarin mota. Abdullahi,

Matasa uku sun mutu yayin da aka kone gidan Sanata a Kwara

Rundunar jami’an kare al’umma ta Civil Defence ta jihar Kwara ta tabbatar da  cewa an harbe mutum uku a garin Lafiagi da ke karamar h