Kananan Labarai

Kananan Labarai

Buhari ya bukaci ’yan siyasa su yi koyi da Balarabe Musa

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bukaci ’yan siyasa da sauran ’yan kasa sun yi koyi da rayuwar Alhaji Balarabe Musa na rikon gaskiya da a

Dogara ya kafa kwamiti don binciken badakalar dawo da Maina

Shugaban Majalisar Wakilai, Yakubu Dogara ya kafa kwamitin da zai binciki dawo da tsohon shugaban kwamitin shugaban kasa kan garambawul din fansho, Ab

Dalilan kin saukowar kayan abinci duk da girbin da manoma suka yi

Kwararru a harkar noma sun bayyana cewa rashin kayan noma na zamani da samun takin zamani cikin sauki da kasuwannin sayar da kayan amfanin gona tare d

Jihohi 30 sun samu biliyan 516, sun kashe fiye da tiriliyan daya

Wani bincike da Aminiya ta gudanar ya gano jihohi 30 na kasar nan sun samu kudin shigar da zai iya magance daya cikin kashi uku na matsalolin albashi

Buhari ya sallami Babachir

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya salami Sakataren Gwamnatin Tarayya Babachir Lawam da kuma Shugaban Hukumar Binciken Najeriya, Ayo Oye. Mataimakin sh