Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dole jama’a su taimaka wajen yakar matsalar tsaro —Ndume

Sanata Muhammad Ali Ndume ya ce dole ne jama’a su bada hadin kai domin kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya. Ndume ya yi kiran ne a zantawarsa

An kama fasto kan yi wa karamar yarinya cikin shege

Dattijon mai shekara 61 ya ce zai kula da mai cikin da abin da za ta haifa.

COVID-19 ta kashe ma’aikatan lafiya 180,000 —WHO

WHO na bukatar samar da karin allurar rigakafin COVID-19 guda miliyan 500.

Hukumar kwastam ta kama tulin harsasai a Oyo

An boye makaman da aka yi fasakwaurinsu a garin amala.

Rabin masu yin girki da gas sun koma amfani da itace da gawayi

Kullum farashin gas din girki kara karuwa yake yi.