Kananan Labarai

Kananan Labarai

Tankar mai ta yi bindiga a garin Tafa

Mutum uku sun mutu sannan kimanin mutum 15 sun samu munanan raunuka yayin da tankar man fetur ta kwacewa direbanta a daidai garin Tafa da ke kan hanya

Buhari ya yaba wa kungiyar Super Eagles

Shugaba Muhammadu Buhari ya yaba wa kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles kan nasarar da suka samu kan takwararta ta kasar Zambiya. Buhari ya bayyana

El-Rufa’i ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2018

Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i ya gabatar da daftarin kasafin kudin shekarar 2018 ga al’ummar jihar. Da yake jawabi a taron

Yadda al’ummar kauyen Daga suka ja daga da ’yan fashi

A ranar Juma’ar da ta gabata da misalin karfe 2 zuwa 3 na dare mutanen kauyen Daga da ke karamar Hukumar Jibiya a Jihar Katsina suka samu kansu

’Yan sanda sun kaddamar da kamfen din ‘Beli kyauta ne’

A kokarin Rundunar ’Yan sandan Jihar Kano na magance cin hanci da rashawa a tsakanin jami’anta, rundunar ta kaddamar da kamfe din wayar da