Kananan Labarai

Kananan Labarai

Alkali ya janye daga shari’ar ’yan kungiyar Boko Haram

Mai Shari’a John Tsoho na Babbar Kotun Gwamnatin Tarayya da ke Abuja ya janye daga shari’ar mutum takwas wadanda ake zargi da kasancewa kw

Gwamnati za ta sanya kashi 60 na manyan ayyukanta cikin kasafin kudin shekarar 2018

Ministan Kasafin Kudi da Tsare-tsare, Sanata Udo Udoma ya ce gwamnatin tarayya za ta sanya kashi 60 cikin dari na manyan ayyukanta a cikin kasafin kud

Gwamna ya nemi Gwamnatin Tarayya ta kara wa Kebbi kason kudi don yaki da jahilci

Gwamnan Jihar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu, ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta kara wa jihar kason kudi domin yaki da jahilci hakan ya taimaka wa ko

Jihohin Sakkwato da Kebbi da Zamfara sun gamsu da tsarin tarayya da ake bi

Jihohin Sakkwato da Kebbi da Zamfara sun nuna gamsuwarsu kan yadda da tsarin tarayya da ake tafiya a kansa tare da kiran a ci gaba da tafiyar da shi b

Hukumar SEMA ta bayar da tallafi a Katsina

Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Katsina (SEMA) ta bayar da tallafin kayayyaki na miliyoyin Naira ga ’yan gudun hijirar Boko Haram da wa