Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kudin karo-karo: Najeriya za ta fice daga kungiyoyin duniya 90

Gwamnatin Tarayya ta yanke shawarar ficewa daga cikin wasu kungiyoyi na duniya kusan 90, sakamakon dawainiyar da ke tattare da hulda da kungiyoyin.&nb

Wahala ta sa muke son komawa gida – Al’ummar Bama

Wadansu daga cikin mutanen karamar Hukumar Bama da suke gudun hijira a Maiduguri suna shirin komawa garin na Bama duk da cewa hukumomi ba su ba su izi

Gwamna ya nemi Gwamnatin Tarayya ta kara wa Kebbi kason kudi don yaki da jahilci

Gwamnan Jihar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu, ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta kara wa jihar kason kudi domin yaki da jahilci hakan ya taimaka wa ko

Jihohin Sakkwato da Kebbi da Zamfara sun gamsu da tsarin tarayya da ake bi

Jihohin Sakkwato da Kebbi da Zamfara sun nuna gamsuwarsu kan yadda da tsarin tarayya da ake tafiya a kansa tare da kiran a ci gaba da tafiyar da shi b

Hukumar SEMA ta bayar da tallafi a Katsina

Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Katsina (SEMA) ta bayar da tallafin kayayyaki na miliyoyin Naira ga ’yan gudun hijirar Boko Haram da wa