Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gobara ta tashi a dakin kwanan dalibai mata a Jami’ar Maiduguri

Gobarar ta tashi ne daga rishon girkin da daliban ke yi a dakin kwanansu.

Kar sojoji su kuskura a hana zaben gwamnan Anambra —Buhari

Buhari ya umarci jami’an tsaro su dauki duk matakan da suka dace a yi zaben.

Rikicin Filato: Fulani da Irigwe sun sasanta

Shugabannin Fulani da Irigwe sun yi alkawarin zama lafiya da junansu.

Harin jirgin kasa: Ba mu san ko ’yan ta’adda ba ne —Gwamnati

Babu tabbacin ko ’yan ta’adda ne suka tarwatsa titin jirgin kasan.

Shiga kungiyar asiri: Kotu ta aike da daliban Jami’ar Maiduguri 18 gidan yari

Alkalin ya yanke hukuncin bayan samun su da laifi dumu-dumu.