Kananan Labarai

Kananan Labarai

Annobar amai da gudawa ta yi sanadin karin mutuwar mutum 20 a Kebbi

Kimanin karin mutum 20 suka sake mutuwa sakamakon barkewar annobar amai da gudawa a Jihar Kebbi. Cutar wadda ake kamuwa da ita sakamakon shan gurbatac

Annobar amai da gudawa ta yi sanadin karin mutuwar mutum 20 a Kebbi

Kimanin karin mutum 20 suka sake mutuwa sakamakon barkewar annobar amai da gudawa a Jihar Kebbi. Cutar wadda ake kamuwa da ita sakamakon shan gurbatac

Najeriya ba ta fuskantar barazanar karancin abinci, Inji Audu Ogbeh

Duk da annobar tsutsa a gonaki, Ministan Noma da Raya Karkara, Cif Audu Ogbeh ya ce babu barazanar karancin abinci a Najeriya. Ogbeh ya yi furucin ne

Najeriya ba ta fuskantar barazanar karancin abinci, Inji Audu Ogbeh

Duk da annobar tsutsa a gonaki, Ministan Noma da Raya Karkara, Cif Audu Ogbeh ya ce babu barazanar karancin abinci a Najeriya. Ogbeh ya yi furucin ne

Rasuwar Kanti Bello asara ce ga Najeriya-Atiku

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya ce mutuwar Sanata Kanti Bello asara ce ga fafutukar da Najeriya take yi wajen kafa damokradiyya mai