Kananan Labarai

Kananan Labarai

Bom ya yi sanadin mutuwar mutum biyu a Yobe

Wani bam da ake zargin ’yan Kungiyar Boko Haram sun dana ya hallaka mutum biyu tare da yi wa mutum uku mummunan rauni a kan hanyar Damaturu zuwa

Gwamnati za ta kafa kotunan musamman kan kalaman kiyayya

Bangaren Shari’a da na Zartarwa na Gwamnatin Tarayya da na jihohi za su kafa kotunan musamman da za  su rika gudanar da shari’ar laif

‘Yadda na tsira daga ’yan damfara’

Wani magidanci mai suna Malam Bello Ibrahim danzabuwa da ke Jihar Kano, ya bayyana yadda ya tsallake tarkon wadansu ’yan damfara, inda ya shawar

Ya gargadi ’yan fansho su guji bai wa ma’aikatansa cin hanci

Shugaban Hukumar Biyan Fansho ta Jihar Jigawa, Alhaji Sulaiman Adamu Kiyawa ya gargadi ’yan fansho a jihar su guji bai wa ma’aikatan hukum

’Yan sanda sun kama dalibai 12 kan zargin hallaka dan uwansu dalibi

Rundunar ’Yan sandan Jihar Jigawa ta kama daliban Makarantar Kimiyya da kere-kere da ke garin Karkana a karamar Hukumar ’Yan Kwashi da ke