Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kebbi ta kashe Naira miliyan 99 wajen biyan hakkokin tsofaffin shugabannin kananan hukumomi

Gwamnatin Jihar Kebbi ta ce ta kashe sama da Naira miliyan 99 domin biyan tsofaffin shugabannin kananan hukumomin jihar 21 hakkokinsu. Babban Sakatare

’Yan Boko Haram sun kashe mutum biyu a Adamawa

’Yan Kungiyar Boko Haram sun sake kai hari tare da kone kauyukan Muduvu da Nyibango da ke cikin Karamar Hukumar Madagali a jihar Adamawa. Harin

Gwamnatin Tarayya ta nemi kungiyar ASSU ta kawo karshen yajin aiki

Ministan Kwadago da Samar da Aiyuka, Dokta Chris Ngige,  a jiya ya gana da Kungiyar Malaman Jami’a ta ASSU don samo bakin zaren yajin aikin

“Gwamnati ta kwato Naira biliyan 11 sakamakon bayanan-fallasa da ta samu”

Ministan Kudi ta Najeriya, Kemi Adeosun ta ce Gwamnatin Tarayya ta gano tare da kwato Naira biliyan 11 da digo shida sakamakon bayanan-fallasa da ta s

Iyalai biyar sun mutum sanadiyar cin shinkafa

Al’ummar kauyen Umuatuegwu da ke garin Okija a Karamar Hukumar Ihiala da ke Jihar Anambara sun ga tashin hankali yayin da iyalai biyar na zuriya