Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sabon Kwamandan OPSH na Filato ya kama aiki

Sabon Kwamandan Rundunar Samar da Zaman Lafiya ta OPSH a Jihar Filato da Bauchi da Kaduna, Manjo Janar Anthony M. Atolagbe ya kama aiki. Manjo Janar A

Kungiyar Muryar Talaka ta shiga rikici

A ranar Juma’ar da ta gabata ce Kungiyar Muryar Talaka ta gudanar da babban taronta a Gusau, Jihar Zamfara, inda taro ya hadu da wasu matsalolin

Gwamnati ta hana kalaman batanci – Cibiyar CITAD

Cibiyar Fasahar Sadarwa da Ci gaban Al’umma (CITAD) ta yaba wa Gwamnatin Tarayya game da kiran da ta yi ga al’ummar kasar nan su guje wa y

An kebe mutum bakwai kan cutar zazzabin Lassa a Yobe

An kebe mutum bakwai a babban asibitin garin Damaturu da ke cikin jihar Yobe kan zargin kamuwa da cutar Lassa a jihar. Kwamishinan Lafiya na jihar, Be

Cin hancin miliyan daya da rabi ’yan sanda ke bayarwa don samun karin girma-Sanata

Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa Mai Kula da Harkokin Rundunar Sojan Ruwa, Sanata Isah Hamma Misau, ya ce jami’an ’yan sanda na biyan k