Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dalibai 14 sun yi sauka bayan kowa ya rubuta Alkur’ani da kansa

Ranar Lahadin nan da ta gabata, Makarantar Islamiyya ta Ta’alimulsunna Waliyadul kur’an da ke titin Nasara a Hayin Rigasa Kaduna cikin karamar Hukumar

Sai mun koma ga Allah kafin mu fita daga matsin rayuwa – Farfesa Cika Umar

Farfesa Cika Umar Aliyu ya bayyana cewa matsin tattalin arzikin day a addabi al’ummar Najeriya ba zai gushe ba, har sai an koma wa tsarin Allah. “Matu

An ci tarar mashaya giya Naira dubu 320 a Jigawa

Kotun Shariar Musulunci da ke Kazaure a Jihar Jigawa, ta yanke wa mutane 22 (maza 10, mata 12) hukuncin biyan tarar Naira dubu 320, bisa laifin kwankw

An gano sabon salon damfarar mata a Jigawa 1

Kwamashiniyar Mata a Jihar Jigawa, Hajiya Ladi Ibrahim ta nemi hadin kan ’yan sanda da bincika domin gano yadda wasu bata-gari ke yawo da sunanta a ji

An tantance zawarawa 95 domin aurar da su a Jigawa

Kwamatin aurar da zawarawa na karamar Hukumar Kafin Hausa ya mika rahotan sunayen zawarawan da ya tantance ga babban kwamatin tantance zawarawa na Jih