Kananan Labarai

Kananan Labarai

Tuntuben alkalami

A gafarce mu, mun samu tuntuben alkalami a labarin da muka buga mai taken “Ana tuhumar Dagacin Yalwan Damai da laifin tallafa wa barayi a Jigawa” a sh

Ba manhajar ilimi ba ce matsala – Farfesa Junaidu

Shugaban Hukumar Bincike da Bunkasa Ilimi ta kasa (NERDC), Farfesa Isma’il Junaidu, ya musanta zargin da wasu masana suka yi cewa manhajar ilimin da a

Makarantar Al-Furkan ta yaye dalibanta

Makarantar Alfurkan International da ke garin Jos a Jihar Filato ta yi bikin yaye dalibanta karo na 6 tare da kaddamar da gidauniyar neman gudunmawar

An gano sabon salon damfarar mata a Jigawa

Kwamashiniyar Mata a Jihar Jigawa, Hajiya Ladi Ibrahim ta nemi hadin kan ’yan sanda da bincika domin gano yadda wasu bata-gari ke yawo da sunanta a ji

Matsalolin rayuwa: Mu koma ga Allah – Sarkin Ningi

Mai martaba sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammad danyaya ya bayyana cewa yaki da hukumomin tsaro suke yi da kungiyar Boko Haram sama da shekara bakwai