Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ya nemi ma’aikata a Jihar Nasarawa su koyi hakuri da juriya

Kwamishinan Al’amuran kananan Hukumomi da Masarautun Gargagajiya na Jihar Nasarawa, Alhaji Aliyu Ahmad Tijjani, ya yi kira ga al’ummar Jihar Nasarawa,

An rusa matattarar mashaya a Hayin Banki Kaduna

A makon jiya ne ’yan banga a Unguwar Hayin Banki da ke karamar Hukumar Kaduna ta Arewa, suka rusa inda ake zargin matattarar mashaya  ce da ke un

Allah Ya yi wa Sani Gwarzo rasuwa

A ranar Litinin da ta gabata ce Allah Ya yi wa shahararren dan jaridar nan kuma tsohon ma’aikacin gidan Rediyo da Talabijin a  gidan Rediyon Tara

Ta sheka mata tafasasshen ruwa kan kawo gulmar mijinta mijinta

Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta gurfanar da wata matar aure mai suna Hassana Rabi’u a gaban Kotun Lardi ta Shari’ar Musulunci da ke Rijiyar Lemo ka

Jahilci ne ke sanya mutane shiga kungiyoyin ta’addanci – Lauya Ezuego

Wani fitaccen lauya  Barista Innocent Nkemjika Ezuego ya ce jahilci na daga cikin manyan dalilan da ke sanya mutane shiga kungiyoyin ta’addanci a