Kananan Labarai

Kananan Labarai

An bukaci makiyaya da manoma su zauna lafiya da juna

Kungiyar Hada-Kan Jama’a don Tabbatar da Zaman Lafiya (Community Peace Partnership- CPP), ta bukaci makiyaya da manoma su kawo karshen kashe-kashen ju

Rashin hanyoyi ne matsalarmu a garin Kwara – Inji Ardon Kwara

Ardon garin Kwara dake karamar Hukumar Kiana a Jihar Nasarawa alhaji Mohammed Jibrin yace a yanzu ana samun fahimtar juna a tsakanin Fulani, makiyaya

Rashin adalci ne a nemi ’yan matan Chibok a wurin Buhari

Wani dan kishin kasa ya ja hankalin ‘yan Najeriya akan cewa su daina yada jita-jita da kuma kokarin yin batanci ga shugabanni. Alhaji Alah Muhammad Ka

Farfesa Garba ya bukaci gwamnati ta taimaka wa malaman lissafi

Shugaba Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, Farfesa Ibrahim Garba, ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta taimaka wa malaman lissafi a kowane mataki, domin bun

Gwamnatin Filato ta kara wa ma’aikata dubu 5 da 858 girma

Gwamnatin Jihar Filato ta kara wa ma’aikatan jihar 5,858 girma a wuraren ayyukansu.  Kwamishinan Watsa Labarai da Sadarwa na Jihar, Malam Muhamma