Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan gudun hijira sun yi zanga-zanga a Maiduguri

Wasu ’yan gudun hijira akalla 6,500 da ke zaune a sansanin da ke Kwalejin Larabci da ke Maiduguri sun gudanar da zanga-zanga a babban titin Maiduguri

Wadansu daraktoci a Jigawa ba su iya rubuta rahoto ba

An gano cewa wadansu manyan daraktoci a Jihar Jigawa da dama da ba su iya rubuta rahoto ko bayanin da ya shafi al’amuran aikin ofis ba, wanda haka ya

Gas zai iya inganta tattalin arzikin Afirka

Shugaban Kamfanin Man Fetur na Seplat Petroleum Debelopment, Dokta Chukwueloka Orjiako ya ce iskar gas tana da damar canja fasaliin tattalin arzikin A

kungiya ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta binciki kamfanonin wutar lantarki

kungiyar Manyan Ma’aikatan Wutar Lantarki da Makamantarts (SSAEAC), ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta gudanar da binciken kwarewa a duk kamfanonin samar

kungiyoyi sun nemi Gwamnatin Tarayya ta magance matsalar wutar lantarki

Masu rajin kare ’yancin dan Adam a karkashin kungiyar Democratic Socialist Mobement da ta Campaign for Democratic and Workers Right (CDWR) sun yi kira