Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan sanda sun kama mutum uku masu garkuwa da mutane a Jigawa

Rundunar ’Yan sandan Jihar Jigawa ta gabatar da wadansu mutum hudu da ake zargin masu yin garkuwa da mutane ne da aka kama su a lokacin da suka yi fas

Zan mu sa kafar wando daya da masu garkuwa da mutane a Bauchi – Kwamishina

Sabon Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Bauchi Alhaji Haliru Abubakar Gwandu ya ce zai sa kafar wando daya da masu garkuwa da mutane domin neman kudin fan

Magidanci ya kashe ’yar shekara 9 ta hanyar fyade

Wani magidanci ya yi wa wata ’yar shekara 9 fyade har ta mutu a Unguwar Rigasa a karamar Hukumar Igabi a makon jiya.Aminiya ta samu labarin cewa wanda

Ba Bahuri ya kawo wahalar da ake ciki ba – Akibishop Kaigama

Akibishop na darikar Katolika da ke Jos kuma Shugaban Bishop-Bishop din cocin Katiolika na Najeriya Akibishop Ignatius Kaigama, ya ce ba Shugaban kasa

Tsohuwa daya kadai aka iske a Damasak bayan kwato shi daga Boko Haram

Wata tsohuwa daya kacal aka iske a garin Damasak, hedkwatar karamar Hukumar Mobar da ke Jihar Borno, bayan da aka kwato shi kwanakin baya daga ’yan Bo