Kasashen Waje

Kasashen Waje

Alhajin Jihar Legas Ya Rasu A Makka

Daya daga cikin mahajjatan Jihar Legas, Alhaji Oloshogbo Isiaka Idris, ya rasu bayan ya dawo daga dawafi a Makkah. Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai

Harin Isra’ila Ya Tilasta Rufe Asibitin Gaza

Wani jami’in kiwon lafiya na Falasdin ya ce an rufe asibitin Kuwaiti da ke birnin Rafah a Gaza.

Shugaban Burkina Faso ya tsawaita wa’adin miƙa mulki zuwa shekara 5

An cimma wannan matsaya ne bayan ƙulla wata yarjejeniya a yau Asabar.

Kotun Duniya ta bai wa Isra’ila umarnin dakatar da kai hare-hare Gaza

Hare-hare a Gaza ya yi sanadin mutuwar Falasɗinawa aƙalla 35,857 — galibinsu jarirai da mata da yara.

An rantsar da Mahamat Deby a matsayin Shugaban Chadi

Deby ya ce ya rantse “a gaban al’ummar Chadi… don yin ayyukan al’ummar ƙasar.