Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kasashe 130 sun amince da ’yancin kasar Palasdinu

Ranar 28 ga watan nan na Mayu, 2024, kasashen Spain, Norway da Ireland za su fara hulda da Palasdinu a matsayin kasa mai cikakken ’yanci

Adadin wadanda aka kashe a Gaza ya ƙaru

Ma’aikatar ta ƙara da cewa an kashe mutane 85 tare da jikkata wasu 200.

Shugaban kasar Iran ya rasu a hatsarin jirgin sama

Shugaba Iran Ebrahim Raisi tare da Ministan Harkokin Waje Hossein Amirabdollahian sun mutu sakamakon hatsarin helikwafta a kan iyakar kasarsu da Azrab

An soma aikin ceto bayan Shugaban Iran ya yi hatsarin jirgin sama

Tuni aka tura masu aikin ceto wurin da ake zargin hatsarin ya faru domin gano wurin da aka yi hatsarin.

Sojoji sun daƙile yunƙurin juyin mulki a DR Congo

Harin ya yi sanadiyyar mutuwar masu gadin gidan biyu da mahari guda.