Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zan tsaya takarar shugaban Chadi — Mahamat Deby

Ni ne ɗan takarar shugaban ƙasa na gamayyar jam’iyyun United Chad Coalition.

Falasdinawan da Isra’ila ta kashe a Gaza sun haura 30,000

Ma’aikatar lafiya ta Zirin Gaza ta ce sojojin Isra’ila sun kashe fararen hula 104, sun jikkata wasu fiye da 750 a wurin karbar kayan agaji

’Yan takara sun bijire wa taron da Shugaba Macky Sall ya kira

Ana taron ne domin magance rikicin siyasa da kasar ke fama da shi a Diamniadio da ke kusa da Dakar.

Akwai yiwuwar tsagaita wutar yaƙin Isra’ila a Gaza albarkacin watan Ramadana

Yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza – wanda yanzu ya shiga kwana na 145 — ya yi sanadin mutuwar Falasɗinawa aƙalla 29,782.

Gaza: Sojan Amurka ya kona kansa a ofishin jakadancin Isra’ila

Wani sojan saman Amurka ya babbake kansa a ofishin jakadancin Isra’ila da ke kasarsa domin na nuna adawa da yakin Gaza.