Kasashen Waje

Kasashen Waje

Harin ta’addanci ya hallaka mutane 22 a jihar Tilaberri ta Nijar

Akalla mutane 22 suka mutu a wani hari da ake kyautata zaton ’yan ta’adda da kaddamarwa kan wasu kauyuka da ke yammacin Nijar kan iyakar kasar da Mali

Mali da Burkina Faso sun mika wa ECOWAS wasikar ficewarsu

Ana kyautata zaton Nijar ta bi bayansu kowanne lokaci daga yanzu.

Har yanzu kuna tare da mu —Martanin ECOWAS ga Nijar, Mali da B/Faso

Kasashen sun sanar da ficewarsu daga ECOWAS, amma kungiyar ta ce ba ta da labari

Nijar, Mali da Burkina Faso sun fice daga ECOWAS

Kasashen sun koka kan yadda ECOWAS ta gaza taimakon su wajen yaki da ta’addanci.

Isra’ila ta kashe ƙarin mutum 174 a Gaza bayan hukuncin Kotun Duniya

Isra’ila ta ce ta tumke ɗamara domin ci gaba da luguden wuta a Gaza.