Kasashen Waje

Kasashen Waje

An naɗa ɗan shekaru 34 Firaminista a Faransa

Ya kasance mutum na farko dan luwaɗi a bayyane da zai riƙe wannan muƙamin.

Kotun Koli ta hana madugun adawar Senegal Ousmane Sonko tsayawa takara

A watan Yulin bara ne jam’iyyar adawar kasar Senegal ta tsayar da Ousmane Sonko takara.

Zaben 2024: Trump ya daukaka kara a Kotun Koli

Jihar Colorado ita ce ta farko da ta yanke hukuncin haramta wa Trump.

IS ta ɗauki alhakin harin da ya yi ajalin fiye da mutum 80 a Iran

Jagoran addinin Iran, Ayatullah Ali Khamenei, ya yi alkwarin daukar fansa mai tsanani.

Iran ta lashi takobin daukar fansa kan tagwayen hare-haren Kerman

Khamenei, ya lashi takobin daukar fansa mai tsanani kan harin da kasarsa ke zargin Amurka da Isra’ila sun kashe mata mutane 84