Kasashen Waje

Kasashen Waje

Gaza: Isra’ila ta kai hare-hare 200 ranar Juma’a

Isra’ila ta kashe Falasdinawa 184 ta jikkata 589 ranar Juma’a a Gaza inda ta lalata masallatai samda da 260

Isra’ila ta dawo da hare-harenta a Gaza

Da sanyin safiyar Juma’a ta Isra’ila ta fara luguden wuta a Zirin Gaza inda ta kashe mutane akalla 21 ta jikkata wasu da dama, galibi mata da kananan

Sojoji Sun Kashe ’Yan Boko Haram Sun Ceto Mata 3

Dakarun kasar Nijar a yankunan Gagam da Tchantchandi sun kashe mayaƙan Boko Haram da dama sannan suka ceto wasu mata da aka yi garkuwa da su

An tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Isra’ila ta kashe Falasdinawa akalla 16,000, galibinsu mata da kananan yara.

Duniya na jimamin mutuwar tsohon Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Ya taka babbar rawa a fagen diflomasiyya a duniya ta daidaita tsakanin Rasha da China a shekarun 1970,