Kasashen Waje

Kasashen Waje

Abin da ya kawo cikas a sulhun ECOWAS da sojin Nijar — Yusuf Tuggar

Tuggar ya ce dole ne idan mutane suka yi ba daidai ba a tsawatar musu.

Muna Allah-wadai da harin barikin soji da gidajen yari a Saliyo — ECOWAS

ECOWAS ta ce ba za ta lamunci duk wani sauyin gwamnati da ba ta hanyar da tsarin da mulki ya tanada ba.

An rage kuɗin wutar lantarki a Ghana

Ragin kuɗin wutar na zuwa ne a daidai lokacin da aka yi karin kuɗin ruwa a Ghana.

An kafa dokar hana fita bayan harin barikin soji da fasa gidan yari a Saliyo

Wasu mahara ɗauke da makamai sun fasa gidan yarin ‘Pademba Road’ da ke tsakiyar birnin Freetown.

Duk da yarjejeniyar tsagaita wuta, Isra’ila ta kashe Falasdinawa 8

An yi kisan ne duk da yarjejeniya tsagaita wuta da Hamas