Kasashen Waje

Kasashen Waje

Saudiyya ta soke bizar ’yan Najeriya 264 bayan saukarsu a Jidda

Gwamnatin Saudiyya ta soke bizar ’yan Najeriya 264 da suka je Umrah a daidai lokacin da Tinubu ke ziyarar aiki a kasar

Gudun hijirata daga Côte D’Ivoire ta kawo karshe —Soro

A baya dai Soro ya kasance na hannun damar Shugaba Alassane Ouattara kafin daga baya su raba gari.

MDD ta yi juyayin mutanen da Isra’ila ta kashe a Gaza

Isra’ila ta kashe Falasdinawa sama da 11,000, yawancinsu kananan yara da mata da tsofaffi a Gaza.

Gaza: Iran ta yi barazanar shiga yakin Isra’ila da Hamas

Gargadin na zuwa ne yayin da yawan wadanda Isra’ila ta kashe a Gaza ya haura 11,000

An soma taron jin kai kan Gaza a birnin Paris na kasar Faransa

Faransa ta karbi bakuncin taron jin kai kan Gaza, wanda ba a taba ganin irinsa ba tun bayan harin da Hamas ta kai