Kasashen Waje

Kasashen Waje

Gaza: Kungiyar kasashen Musulmi ta kira taron gaggawa

Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi (OIC) ta kira taron gaggawa bayan Isra’ila ta shafe sama da wata guda tana luguden wuta a Zirin Gaza

Mun kashe wanda yake ƙera wa Hamas rokoki – Isra’ila

Sun ce sun kashe shi ne a wasu hare-hare ta sama da daddare

Gaza: Ba za mu tsagaita wuta ba sai… —Netanyahu

Benjamin Netanyahu ya ce tsaron Zirin Gaza zai koma hannun Isra’ila

Afirka ta Kudu ta janye dukkan jami’an diflomasiyyarta daga Isra’ila

Muna matukar damuwa da yadda ake ci gaba da kashe kananan yara da fararen hular da ba su ji ba ba su gani ba.

Gaza: Isra’ila ta kashe Falasdinawa 10,000 a wata guda

Isra’ila ta kashe Faladinawa sama da 10,000, ta raba kimanin miliyan biyu da muhallansu cikin wata guda a Zirin Gaza