Kasashen Waje

Kasashen Waje

Gaza: Isra’ila ta kashe mutum 195 a sansanin gudun hijira

Kungiyar Hamas ta bayyana cewa Isra’ila ta kashe mutum 195 a sansani Gudun Hijira na Jabaliya da ke Zirin Gaza a cikin kwana biyu

Saudiyya ta kaddamar da gidauniyar tallafa wa Falasdinawa

Yarima Muhammad Bin Salman ya ba da gudunmawar Naira biliyan hudu domin tallafa wa Falasdinawa a Zirin Gaza

Gaza: Kasashen Latin Amurka sun fara daukar mataki kan Isra’ila

Ba Bolivia ce kasar Latin Amurka da ta fara daukar matakan diflomasiyya a kan Isra’ila ba.

Yakin Gaza: Ba za mu tsagaita wuta ba sai mun ga bayan Hamas – Isra’ila

Isra’ila ta ce duk wani matakin tsagaita wuta yanzu Hamas zai amfana

Mutum 14 sun mutu, 50 sun jikkata a hatsarin jirgin kasa a Indiya

Mafi munin hatsarin jirgin kasa da aka samu a Indiya shi ne wanda ya faru a 1981.