Kasashen Waje

Kasashen Waje

Netanyahu ya kori babban hadiminsa kan kalaman nuna wariyar launin fata

Naɗin Norden ya zo ba zato ba tsammani, domin a baya-bayan nan Netanyahu ya nuna goyon bayan ci gaba da zaman Agmon a muƙamin.

Ana nuna damuwa kan sabon ƙudurin dandaƙe masu yi wa yara fyaɗe a Malawi

Batun ya haifar da muhawara mai zafi a tsakanin ‘yan ƙasar Malawi, inda ra’ayoyi suka rarrabu kan dacewar irin wannan hukunci.

Iran ta rataye mutumin da ke yi wa Amurka da Isra’ila leƙen asiri

An same shi da laifin alaƙa da “ƙasashen maƙiya” da kuma kutsawa wani sirrantaccen wuri na sojin ƙasar domin satar makamai.

Ambaliya ta kashe mutum uku a kudancin Rasha

Wannan na zuwa ne bayan wata makamanciyar ambaliya da ta afku a yankin a makon da ya gabata.

Trump ya yi barazanar tarwatsa cibiyar makamashin Iran duk da tashin farashin man fetur

Iran ta yi barazanar kai hari kan cibiyoyin makamashi da na samar da ruwa a ƙasashen Larabawa da suka yi wa sojojin Amurka sansani.