Kasashen Waje

Kasashen Waje

An bude iyakar Gaza don shigar da kayan agaji

Masar ta bude iyakar Zirin Gaza domin shigar daruruwar motocin kayan agaji ga Falasdinawa daga ranar Juma’a

Kungiyar kasashen Musulmai ta yi alla-wadai da hare-haren Isra’ila a Gaza

Kungiyar ta ce Isra’ila na aikata laifukan yaki a Gaza

Bidiyon batsa: Ministan Tsaro da Sakataren Gwamnatin Chadi sun ajiye aiki

Sun sanar da ajiye ayyukan nasu ne ranar Laraba

Amurka ta goyi bayan Isra’ila kan harin da ya kashe mutum 500 a asibitin Gaza

Shugaban Amurka, Joe Biden ya bayyana goyon bayansa ga matsayar Isra’ila kan harin bom da ya kashe Falasdinawa kimanin 500 a wani asibiti a Ziri

Abin da taron gaggawan kasashen Musulmi zai tattauna kan harin Isra’ila a Gaza

OIC za ta tattauwa washegarin da Isra’ila ta kashe Falasdinawa 500 a asibiti a Gaza,