Isra’ila ta kashe mutum 500 a asibitin Zirin Gaza
An kai harin ne yayin da Faladinawa suka nemi mafaka a cikin asibitin
Kasashen Waje
An kai harin ne yayin da Faladinawa suka nemi mafaka a cikin asibitin
Iran ta ba wa Isra’ila nan da wasu awanni ta dakatar da barnar da take wa Falasdinawa a Zirin Gaza ko kuma ta kuka da kanta
Ofishin Shirin Abinci ta Duniya (WFP) ya ce abincin da ya rage shaguna da sauran wurare a Zirin Gaza bai wuci na amfanin kwanaki hudu zuwa biyar ba
Bayan turawa sun zaunar da Yahudawa a yankin kasar Falasɗinu, daga baya Yahudawan suka fara mamaye wasu sassan yankin da cewa kasarsu ce ita asali ne,
Kungiyar Kasashen Larabawa ta bukaci Isra’ila da ta takatar da kisan gillar da take wa Falasdinawa a yankin Zirin Gaza.