Kasashen Waje

Kasashen Waje

Isra’ila ta kashe mutum 500 a asibitin Zirin Gaza

An kai harin ne yayin da Faladinawa suka nemi mafaka a cikin asibitin

Iran ta ba Isra’ila wa’adin ficewa daga Gaza ko ta kuka da kanta

Iran ta ba wa Isra’ila nan da wasu awanni ta dakatar da barnar da take wa Falasdinawa a Zirin Gaza ko kuma ta kuka da kanta

Saura kwana 4 a rasa abinci a Gaza —MDD

Ofishin Shirin Abinci ta Duniya (WFP) ya ce abincin da ya rage shaguna da sauran wurare a Zirin Gaza bai wuci na amfanin kwanaki hudu zuwa biyar ba

Tushen rikicin Falasdinawa da Yahudawan Isra’ila

Bayan turawa sun zaunar da Yahudawa a yankin kasar Falasɗinu, daga baya Yahudawan suka fara mamaye wasu sassan yankin da cewa kasarsu ce ita asali ne,

Kasashen Larabawa sun bukaci sojojin Isra’ila su fice daga Gaza

Kungiyar Kasashen Larabawa ta bukaci Isra’ila da ta takatar da kisan gillar da take wa Falasdinawa a yankin Zirin Gaza.