Kasashen Waje

Kasashen Waje

Sojojin Isra’ila sun kutsa kai cikin Zirin Gaza

Sojojin kasar ne suka sanar da hakan a cikin wata sanarwa ranar Juma’a

Isra’ila ta bukaci Falasdinawa miliyan 1.1 su fice daga Gaza

Sai dai Hamas ta bukaci a kwantar da hankula

Jirgin fasinja mai tarago 21 yi hatsari a Indiya

Akalla mutum hudu ne suka rasu wasu da sama suka samu raunuka bayan wani jirgin kasan fasinja ya yi hatsari a Jihar Bihar ta kasar Indiya.

Abin da Saudiyya da Iran suka tattauna kan Yakin Gaza

Saudiyya ta tattauna da shugabannin Iran da Turkiyya kan kawo karshen sabon yakin Isra’ila da kungiyar Falasɗinawa ta Hamas

Yakin Gaza: Yadda ake kwaso ’yan Najeriya da suka makale

An kashe ’yan kasar Thailan 20 a yayin da Kasashe ke rububin kwashe ’yan kasarsu da suka makale a yankin Falasdinawa da Isra’ila