Kasashen Waje

Kasashen Waje

Nijar ta kori Wakilin Majalisar Dinkin Duniya

Gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar ta ba wa Wakilin Majalisar Dinkin Duniya wa’adin awa 72 ya fice daga kasar.

Rikicin Gaza: Amurka ta yi wa Iran gargadi kan Isra’ila

Biden ya ce Amurka za ta kara taimaka wa Isra’ila makamai, ta kuma tura jirgin sojinta mafi girma ga Isra’ila.

Gaza: Sudais ya yi tir da harin Isra’ila kan Falasɗinawa

Sudais ya ce Saudiyya na goyon bayan gwagwarmayar Falasɗinawa na kwato Masallacin Kudus daga hannun Yahudawa da kuma ganin Birnin Kudus ya zama babban

Amurka ta soke tallafin Dala miliyan 442m da take ba wa Nijar

Gwamnatin Amurka ta sanar da janye tallafin Dala miliyan 442 da take ba wa Jamhuriyar Nijar, bayan yunkurinta na dawo da Bazoum ya gagara

Rikicin Gaza: Ya kamata Isra’ila ta bari a kai kayan agaji —WHO

WHO ta bukaci a ba da damar shigar da kayan a gaji ga yankin Gaza