Kasashen Waje

Kasashen Waje

Yau sojojin Faransa za su fara ficewa daga Nijar

Za a shafe wata uku kafin faransa ta kammala kwashe sojojin na ta gaba daga Nijar inda ake nuna wa juna yarda tsakaninsu da gwamnatin sojin kasa.

’Yan ta’adda sun kashe sojojin Nijar 60

Hedikwatar tsaron Jamhuriyar Nijar ta yi jana’izar sojojinta akalla 60 da suka rasa rayukansu sanadiyyar harin ta’addanci.

Gobara ta jikkata mutum 38 a hedikwatar ‘yan sandan Masar

Mutum 38 sun jikkata a wata gobara da ta tashi a hedikwatar ’yan sandan kasar da ke yankin Ismailia

’Yan tawaye sun kwace sansanin soji na 4 a Mali

’Yan tawayen Azbinawa a Mali sun yi ikirarin kwace karin sansani na hudu na sojojin kasar bayan musayar wuta a yankin Gao

Gobara ta kashe mutum 13 a gidan rawa a Sfaniya

Ana fargabar sauran ginin gidan rawar da ke tsaye zai iya ruftawa a kowane lokaci.