Kasashen Waje

Kasashen Waje

An kama wanda ake zargi da kisan mawaki Tupac shekaru 27 da suka wuce

Tun a 1996 aka kashe shi, amma ba a gano wanda ya kashe shi ba

’Yan tawaye sun kashe wa Nijar sojoji 7, wasu 5 sun mutu a hatsarin mota

An kashe 7, wasu biyar kuma sun mutu a hatsarin mota suna kokarin mayar da martani

Harin kunar bakin wake ya yi ajalin mutum 52 a wurin taron Maulidi

Hukumomi sun saka dokar ta-ɓaci a yankin.

’Yan majalisa na barazanar tsige Shugaban Amurka Joe Biden

Fadar White House ta ce binciken wani abu na neman son-a-sani na siyasa.

An yi yunƙurin juyin mulki a Burkina Faso

Shekara guda bayan ya ƙwace mulki da karfin soji a Burkina Faso, an yi yunkurin kifar da gwamnatin Kyaftin Ibrahim Traore