Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaban Amurka ya naɗa ’yan Najeriya 2 a matsayin mashawarta

Wata sanarwar fadar White House ce ta sanar da nadin nasu

An rufe makarantu 56,000 a Pakistan saboda ciwon ido

Gwamnatin kasar ta ce za ta fitar da sanarwar ranar da za a sake bude makarantun.

Gobara ta kashe mutum 100 a wajen bikin aure a Iraƙi

Sama da mutum 150 kuma sun ji raunuka sanadin gobarar

Jakadan Faransa ya fice daga Nijar zuwa kasarsa

Sylvain Itté ya fice daga birnin Yamai da asuba zuwa kasar Chadi inda ya hau jirgi zuwa kasarsa.

Jikar tsohon shugaban Afirka ta Kudu Nelson Mandela ta rasu

Zoleka, jikar jagoran gwagwarmayar samun ’yancin kasar Afirka ta Kudu, Nelson Mandela, ta rasu tana da shekaru 43.