Mu za mu tsara ficewar sojojin Faransa daga kasarmu —Nijar
Gwamnatin sojin Nijar ta ce tana tsara matakan da kowane bangare zai amince da shi game ficewar sojojin Faransa daga kasar.
Kasashen Waje
Gwamnatin sojin Nijar ta ce tana tsara matakan da kowane bangare zai amince da shi game ficewar sojojin Faransa daga kasar.
Rikita-rikitar da Nijar ta shiga a tsawon wata biyu da sojoji suka kifar da Gwamnatin Mohammed Bazoum
Gamayyar ƙungiyoyin fararen hula da jam’iyyun adawa sun bayyana rashin jin daɗinsu
Faransa ta ce sojojinta da ke Nijar za su bi sahun jakadanta da ke shirin ficewa daga kasar nan ba da jimawa ba
Garin da gobarar ta auku ya yi kaurin suna wajen fasakwaurin mai daga Najeriya