Kasashen Waje

Kasashen Waje

An kashe fararen hula 5 a birnin Timbuktu

Akwai sama da mutum 20 da suka jikkata a harin.

Maganganu 5 da shugabannin Afirka suka gaya wa taron MDD

Ghana ta nemi Turawa su biya diyyar bautar da ’yan Afirka, Guinea ta ce su daina neman juya shugabannin nahiyar

Shugaban DR Congo ya umarci dakarun MDD su fice daga kasar

Shugaba Felix Tshisekedi na Dimokuradiyyar Congo ya ba da umarnin ficewar dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya daga kasarsa

Bazoum ya maka masu juyin mulki a Kotun ECOWAS

Bazoum ya maka sojojin da suka yi masa juyin mulki a Kotun ECOWAS kan tsare shi da iyalinsa da suka yi ba bisa ka’ida ba

An tsare dan hambararren shugaban Gabon kan cin amanar kasa

An tsare dan shugaban kasar da wasu kan zargin cin amanar kasa.