Kasashen Waje

Kasashen Waje

EU za ta ba wa mata da yara tallafin N116bn a Afghanistan

EU za ta ba da kudin ne bayan da ta samu tabbaci daga Taliban cewa mata da kananan yara za su amfana

Ukraine ta harbo jiragen Rasha 27

Gwamnatin Ukraine ta yi ikirarin kakkaɓo jirage marasa matuƙa guda 27 daga suka kawo mata hari daga Rasha

Birtaniya ta kara kudin bizar dalibai da masu yawon bude ido

Hakan zai taimaka mana wajen samun karin kudin shiga.

Burkina Faso ta bai wa jami’in sojin Faransa wa’adin ficewa daga kasar

Burkina Faso ta kori jami’in da ke kula da huldar ayyukan soji a ofishin jakadancin kasar Faransa daga Ouagadougou.

Gwamnatin Sojin Nijar ta soke fasfon jami’an gwamnatin Bazoum

Daga cikin waɗanda lamarin ya shafa akwai ’yan Amurka da Birtaniya da Faransa da kuma Libya da Turkiyya.