Kasashen Waje

Kasashen Waje

Faransa ta daina ba da biza a kasashen Nijar, Burkina Faso da Mali

Faransa ta dakatar da duk wasu ayyuka da suka shafi musayar al’adu a tsakaninta da kasashen.

An fara ɗebe ƙauna daga samun masu rai a girgizar ƙasar Morocco

Waɗanda suka tsira na matukar bukatar abinci da magunguna da wurin kwana

Saudiyya ta zartar wa sojojinta 2 hukuncin kisa

Saudiyya ta yanke wa babban matuƙin jirgin sojinta hukuncin kisa kan cin amanar ƙasa

‘Mutanen da suka mutu a ambaliyar Libya za su iya kai wa 20,000’

Magajin Garin Derna, inda aka samu ambaliyar ne ya sanar da hakan

Gwamnatin sojin Nijar ta sako dan kasar Faransa da ta tsare

Gwamnatin sojin Nijar ta sako wani dan kasar Faransa da ta tsare bayan da dangantaka ya kara tsami tsakanin kasashen biyu.