Faransa ta daina ba da biza a kasashen Nijar, Burkina Faso da Mali
Faransa ta dakatar da duk wasu ayyuka da suka shafi musayar al’adu a tsakaninta da kasashen.
Kasashen Waje
Faransa ta dakatar da duk wasu ayyuka da suka shafi musayar al’adu a tsakaninta da kasashen.
Waɗanda suka tsira na matukar bukatar abinci da magunguna da wurin kwana
Saudiyya ta yanke wa babban matuƙin jirgin sojinta hukuncin kisa kan cin amanar ƙasa
Magajin Garin Derna, inda aka samu ambaliyar ne ya sanar da hakan
Gwamnatin sojin Nijar ta sako wani dan kasar Faransa da ta tsare bayan da dangantaka ya kara tsami tsakanin kasashen biyu.